Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Juyin Mulkin Nijar Da Takunkumin ECOWAS A Kasar, Kashi Na Hudu - Agusta 29, 2023


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon, ya kawo muku kashi na hudu na cigaba da muhawara a game da juyin mulkin da aka yi ranar 26 ga watan Yuli a Jamhuriyar Nijar da kuma yadda Jakadan Faransa a Nijar ya ce zai ci gaba da zama a kasar duk da matsin lambar daga shugabannin juyin mulki na cewa ya fice.

Saurari cikakken shirin:

TSAKA MAI WUYA
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:12:39 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG