Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta gurfanar da wasu bata gari da ta kama, wadanda suka aikata laifuka daban-daban. Kazalika, rundunar ta kama wasu ‘yan sa kai na civilian JTF da ake zargi da kashe wani malamin makaranta a Maiduguri. Ga Hussaina Muhammed dauke da rahoton da sauran rahotanni
TASKARVOA: Ana Zargin Wasu 'Yan Civilian JTF Da Kashe Wani Malamin Makaranta A Maiduguri
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya