Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: A Najeriya, Dubban Mutane Ne Suka Fita Kan Tittuna Domin Nuna Bacin Ransu Da Yawaitar Matsalar Fyade


TASKAR VOA: A Najeriya, Dubban Mutane Ne Suka Fita Kan Tittuna Domin Nuna Bacin Ransu Da Yawaitar Matsalar Fyade
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:51 0:00

Wata matsala da ke ciwa ‘yan Najeriya tuwo a kwarya dangane da cin zarafin mata ita ce matsalar FYADE. Domin nuna bacin ransu da yawaitar wannan matsalar, dubban mutane ne suka fita kan tituna a manyan biranen Najeriya domin nemawa wadanda aka yi wa hakan hakkinsu.

XS
SM
MD
LG