‘Takararmu A Jam’iyyar Labour Ta Na Firgita ‘Yan Adawa – Dr Datti Baba-Ahmed
Mataimakin Peter Obi dake takarar shugaban kasa a Najeriya a jam’iyyar Labour, Dr Yusuf Datti Baba-Ahmed ya ce ‘yan siyasa na wasu jam’iyyu da magoya bayansu sun firgita da tasirin da jam’iyar Labour ke yi, wanda hakan ne ma ya sa wasu ke yamadidin cewa wai Peter Obi ya na shirin janye takararshi.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya