Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa
Sojojin Najeriya

Sojojin Najeriya Sun Mamaye Kamfanin Jaridar Daily Trust

Sojoji dauke da manyan makamai sun rufe ofishin yanki da Hedkwatar kanfanin Jaridar Daily Trust a Biranen Maiduguri da Abuja, kan labarin kwace garin Baga da Jaridar ta ce mayakan Boko Haram sun yi.

Sojojin Najeriya Photo: Hassan Maina Kaina (VOA)

Sojojin Najeriya Sun Mamaye Kamfanin Jaridar Daily Trust

Sojoji dauke da manyan makamai sun rufe ofishin yanki da Hedkwatar kanfanin Jaridar Daily Trust a Biranen Maiduguri da Abuja, kan labarin kwace garin Baga da Jaridar ta ce mayakan Boko Haram sun yi.

Sojoji dauke da manyan makamai sun rufe ofishin yanki da Hedkwatar kanfanin Jaridar Daily Trust a Biranen Maiduguri da Abuja, kan labarin kwace garin Baga da Jaridar ta ce mayakan Boko Haram sun yi.

XS
SM
MD
LG