Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugaban hukumar NMDPRA, Injiniya Faruk Ahmed ya ce tun watan Febrairun shekarar 2022 ne ya kamata gwamnati ta janye tallafin man fetur


Shugaban hukumar NMDPRA, Injiniya Faruk Ahmed ya ce tun watan Febrairun shekarar 2022 ne ya kamata gwamnati ta janye tallafin man fetur
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:05 0:00

Injiniya Faruk Ahmed ya bayyana hakan ne a Wata Hira ta musamman da Muryar Amurka, inda ya yi kira ga 'yan Najeriya da su shiga farga tare da mika bukatar dilallan man fetur su buda gidajen mai, su rika sayar da man saboda kamfanin NNPCL ya tabbatar da cewa akwai wadataccen mai da zai ishi 'yan kasa

XS
SM
MD
LG