Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rundunar Sojin Najeriya A Jihar Borno Ta Bayyana Matakan Dauka Don A Gudanar Da Zabe Lafiya


Rundunar Sojin Najeriya A Jihar Borno Ta Bayyana Matakan Dauka Don A Gudanar Da Zabe Lafiya
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:01 0:00

Rundunar sojin Najeriya da ke yaki da ‘yan tada kayar baya a Jihar Borno ta shirya wani taro na tattaunawa da ‘yan jarida kan yadda za su bayar da gudunmuwa wajen ganin an gudanar da zabe cikin lumana.

XS
SM
MD
LG