Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: 'Yan Nijar Sun Yi Kira Ga Hukumomi Da Su Dauki Mataki Kan Hauhawar Farashin Kayan Masarufi - Maris 19, 2024


Mohammed H Baballe
Mohammed H Baballe

Shirin Noma Tushen Arziki na wannan mako, ya tattauna da wasu 'yan Nijar, inda suka koka kan tsadar kayan masarufi a cikin watan Azumin Ramadan.

Saurari shirin cikin sauti:

NOMA TUSHEN ARZIKI: 'Yan Nijar Sun Yi Kira Ga Hukumomi Da Su Dauki Mataki Kan Hauhawar Farashin Kayan Masarufi.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:09 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG