Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Takunkumin ECOWAS Ke Shafar Harkokin Kasuwanci A Nijar - Janairu 16, 2024


Mohammed H Baballe
Mohammed H Baballe

Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon, ya tattauna da manoma da 'yan kasuwa daga yankin arewacin jamhuriyar Nijar da su ke cin kasuwar shekarar-shekara a birnin Yamai, inda suka koka kan rashi samun ciniki da suka danganta shi da takunkumin da ECOWAS ta kakabawa kasar.

Saurari shirin cikin sauti:

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Takunkumin ECOWAS Ke Shafar Harkokin Kasuwancin A Nijar .mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:07 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG