WASHINGTON D.C. — 
Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon, ya tattauna da manoma da 'yan kasuwa daga yankin arewacin jamhuriyar Nijar da su ke cin kasuwar shekarar-shekara a birnin Yamai, inda suka koka kan rashi samun ciniki da suka danganta shi da takunkumin da ECOWAS ta kakabawa kasar.
Saurari shirin cikin sauti:
 
 
 
 
 
Dandalin Mu Tattauna