WASHINGTON D.C. — 
Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon, ya tattauna da Gwamnan jihar Katsina, Dikkon Umar Radda, kan tsari da kuma irin matakan da suke dauka, domin inganta noman rani a jihar.
Saurari shirin cikin sauti:
 
Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon, ya tattauna da Gwamnan jihar Katsina, Dikkon Umar Radda, kan tsari da kuma irin matakan da suke dauka, domin inganta noman rani a jihar.
Saurari shirin cikin sauti:
Dandalin Mu Tattauna