Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NAKASA BA KASAWA BA: Wani Mai Nakasa Da Ya Dage Neman Ilimi Don Ya Zama Lauya - Agusta 17, 2023


Souley Mummuni Barma
Souley Mummuni Barma

Shirin na wannan mako ya sami bakuncin wani lauya da ke Accra babban birnin kasar Ghana, AbdurRahman Yusuf, wanda ya sami tawaya a kashin gadon baya lokacin kuruciya ya dage da neman ilimin zamani da nufin cimma burin rayuwa wato zama lauya domin taimaka wa masu karamin karfi kamar yadda za a ji a kashin farko na hirarsa da wakilin sashen Hausa, Idriss Abdallah Bako.

Saurari cikakken shirin:

NAKASA BA KASAWA BA
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:00 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG