Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Takaddamar Shugabancin A Jam'iyyar APC, 11 Maris, 2022


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan mako ya yi dubi ne akan rikichin cikin gidan Jam'iyyar APC da kuma takaddamar shugabanchin kwamitin riko na Jam'iyyar APC a Kasa sai kuma maganar watsi da bukatar kwaskwarimar dokokin zabe da majalissar dattijai da sauran batutuwan siyasa.

Yayin da jam'iyyar APC mai mulki ke tunkarar babban taronta na kasa da za a yi ranar 26 ga watan Maris, rikicin shugabancin jam'iyyar a matakin tarayya ya dabaibaye 'ya'yan jam'iyyar kamar yadda za ku ji a wannan shiri na Manuniya, wanda Isah Lawal Ikara ya gabatar hade da wasu batutuwan siyasar Najeriya. A yi sauraro lafiya.

MANUNIYA: Takaddamar Shugabanci A Jam'iyyar APC, Kashi Na 56 - 10'14
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:14 0:00

XS
SM
MD
LG