Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Matakin Da Jami'iyyun Adawa Suka Sha Alwashin Dauka Kan Hukuncin Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Shugaban Kasa - Satumba 15, 2023


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan mako ya maida hankali ne akan matakin da jami'iyyun adawa suka sha alwashin dauka game da hukuncin kotun sauraren kararrakin zaben Shugaban Kasa a Najeriya sai kuma halin kuncin rayuwa da 'yan-kasa ke ta kokawa.

Saurari shirin:

MANUNIYA
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:09:50 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG