Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Halin Da Al'ummar Jamhuriyar Nijar Ke Ciki Bayan Dauke Tallafin Kasashen Waje - Agusta 18, 2023


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne akan halin da Al'ummar Jamhuriyar Nijar ke ciki bayan dauke tallafin kasashen waje sai kuma maganar ma'aikatun da aka baiwa ministocin da shugaba Tinubu ya nada.

Saurari cikakken shirin:

MANUNIYA
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:09:46 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG