Lauyan Hama Amadou Yayi Watsi Da Matsayin Kotu Na Kin Sakin Dan Takarar Yanzu
Kotun daukaka kara ta birnin Yamai a Janhuriyyar Nijar ta saurari lauyoyin dake kare dan takarar shugabancin kasa da zai fafata da shugaba Isufu Mahamadu, wato Hama Amadu. Bayan kotun ta saurari lauyoyin ta tsayar da ranar 28 ga wannan wata na Maris domin bayyana matsayinta kan wannan batun.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo