Ministan yada labarai na Najeriya, Lai Mohammed, ya ziyarci garin Bama a Jihar Borno domin ganewa idanunsa halin da ake ciki bayan da aka kwato garin daga hannun 'yan ta'addar Boko Haram
Lai Mohammed Ya Ziyarci Sojoji A Bakin Daga A Garin Bama
![Ministan yada labarai, Lai Mohammed, a lokacin da ya isa wani sansanjin 'yan gudun hijira a garin Bama](https://gdb.voanews.com/19abb364-5a52-403f-bfc8-35ce860f5dd3_w1024_q10_s.jpg)
1
Ministan yada labarai, Lai Mohammed, a lokacin da ya isa wani sansanjin 'yan gudun hijira a garin Bama
![Sojojin birged din da ta kwato garin Bama daga hannun 'yan Boko Haram](https://gdb.voanews.com/c8431245-7a36-4236-a855-41152e708fa0_w1024_q10_s.jpg)
2
Sojojin birged din da ta kwato garin Bama daga hannun 'yan Boko Haram
![Jami'an tsaro su na gadin kofar fadar Shehun Bama a lokacin da ministan yada labarai Lai Mohammed ya kai ziyara](https://gdb.voanews.com/88413c5c-c181-4ba3-934b-98fbee952e63_w1024_q10_s.jpg)
3
Jami'an tsaro su na gadin kofar fadar Shehun Bama a lokacin da ministan yada labarai Lai Mohammed ya kai ziyara
!['Yan gudun hijirar da suka hallara domin ganawa da manyan baki a garin Bama, Jihar Borno](https://gdb.voanews.com/09dfaae5-a9df-40de-b5e2-c73ba0650013_cx0_cy16_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
4
'Yan gudun hijirar da suka hallara domin ganawa da manyan baki a garin Bama, Jihar Borno