A kasar Kamaru, yara masu fama da larurar nakasar kwakwalwa na fuskantar tsangwama yayin da suke mu'amulla da sauran jama'a. Wannan larura kan sa masu fama da ita su rika kasa sarrafa wasu sassan jikinsu ko su rika yin makyarkyata, a wasu lokuta ma har da farfadiya. Masu gangamin neman a kai wa irin rukunin yara dauki sun ce har yanzu akwai sauran aiki a gaba a kokarin da ake yi na shawo kan kalubalen da masu wannan larura kef ama da ita.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya