Matsalar jabun magunguna, matsala ce da ta zama ruwan dare a sassan nahiyar Afirka, lamarin da ya kan kai ga mutuwar dubban mutane sanadiyyar amfani da magunguna ba bisa ka'ida ba ko kuma magugunan da suka kasance na jabu ne.
LAFIYARMU: Yaki Da Magungunan Jabu A Kasashen Afirka
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo