Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

LAFIYARMU: Hira Da Farfesa Ibrahim Ummate Farfesa Ibrahim Ummate Game Da Kalubalen Jinyar Masu Fama Da Ciwon Koda A Najeriya


LAFIYARMU: Hira Da Farfesa Ibrahim Ummate Farfesa Ibrahim Ummate Game Da Kalubalen Jinyar Masu Fama Da Ciwon Koda A Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:38 0:00

Farfesa Ibrahim Ummate, jami’in cibiyar jinyar koda ta asibitin koyarwa na jami’ar Maiduguri a Najeriya, ya yi karin bayani a game da matsalar cutar koda da kuma kalubalen maganinta.

XS
SM
MD
LG