Yayin jawabin da ya yi a gaban Majalisar Dinkin Duniya, Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi kira ga kasashe masu arziki da su tabbatar ana raba allurar riga-kafin COVID-19 daidai wadaida a tsakanin kasashen duniya.
LAFIYARMU: Dalilin Da Ya Sa Shugaba Buhari Ya Nemi A Rika Raba Allurar COVID-19 Daidai A Tsakanin Kasashe - Garba Shehu
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya