Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyoyin Kwadago A Najeriya Suna Barazanar Fara Yajin Aiki, Sun Bukaci Gwamnati Da Ta Dawo Da Biyan Kudin Tallafin Man Fetur


Kungiyoyin Kwadago A Najeriya Suna Barazanar Fara Yajin Aiki, Sun Bukaci Gwamnati Da Ta Dawo Da Biyan Kudin Tallafin Man Fetur
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:40 0:00

Kungiyoyin kwadago a Najeriya suna barazanar tafiya yajin aiki, inda suka bukaci gwamnati da ta dawo da biyan kudin tallafin man fetur da ta kawo karshe a watan Mayu.

XS
SM
MD
LG