Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar Fulani Na So Gwamnatoci Su Dama Da Ardodi


Kungiyar matasan Fulani ta Jonde Jam, ta bukaci gwamnatoci da su bada muhimmanci ga tattaunawa da Ardodi wajen cimma manufofinsu da zai amfani makiyaya.

Shugaban kungiyar matasan Fulani ta Jonde Jam a Najeriya, Alhaji Saidu Maikano, ya ce, Ardodi sun fi kusa da al’umma, kuma ko a zamanin turawa sun bi ta hannun Ardodi ne don cimma manufar gwamnati.

Kwararre a harkar dabbobi a Najeriya, Farfesa Garba Sharubutu, ya ce, tsarin da gwamnatin tarayya ta bullo da shi na samar wa makiyaya saukin kiwo, ta yi ne don magance matsaloli.

Ga cikakken rahoton wakiliyar Muryar Amurka Zainab Babaji daga Jos.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:07 0:00

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG