Iran: Kasar iran ta bada sanarwar shirinta na bunkasa harkokin sojin ta da kuma kaddamar da wani sabon jirgin saman yaki, yayin da ake ci gaba da samun karuwar fargaba tsakanin ta da Amurka da sauran kasashe a sakamakon rigingimun da ke faruwa a gabas ta tsakiya.
Facebook Forum