Jana’izar tsohon wakilin Sashen Hausa na Muryar Amurka dake dauko rahotanni a jihohin Adamawa da Taraba
Jana’izar tsohon wakilin Sashen Hausa dake dauko rahotanni a jihohin Adamawa da Taraba, Ibrahim Abdul’aziz. Marigayi Ibrahim ya gamu da ajalinsa ne ranar Jumma’a. Rahoton Muhammad Sadiq na Muryar Arewa dandalin watsa labarai ta hanyar sadarwar internet da marigayi Ibrahim Abdul’aziz ya kafa.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya