Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILIMI GARKUWAN DA ADAM: Janye Yajin Aikin Kungiyar Malaman Jami'o'i A Najeriya - Oktoba 17, 2022


Kungiyar ASUU
Kungiyar ASUU

Tattaunawa da wasu malamai da dalibai da kuma Iyaye kan abin da suke gani game da kawo karshen yajin aikin da kuma kalubalen ilimi a Najeriya.

Saurare shirin cikin sauti:

ILIMI GARKUWAN DA ADAM: Kungiyar Malaman Jami'o'i A Najeriya Ta Janye Yajin Aikin Na Watanni 8 - Oktoba 17, 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:16 0:00
XS
SM
MD
LG