Wasu da ga cikin 'yan Afrika da suka yi nasarar samun shiga wasanni Olympics da ake yi a birnin Rio na kasar Brazil ta shekarar 2016
Hotunan 'Yan Kasashen Afirka A Wasannin Olympics Na Kasar Brazil 2016

1
Fatoumata Samassekou daga kasar Mali

2
Ahmed Goumar daga kasar Niger

3
Conseslus Kipruto da Ezekiel Kemboi daga kasar Kenya

4
Noelie Yarigo daga kasar Benin