yamai, niger —
Mataimakin shugaban hukumar zabe ta kasar ta Jamhuriyar Nijar Dr. Aladoua Amada ya bayyanawa wakilinmu Souley Moumouni Barma a Yamai cewa "ba wata tantama ‘yan Nijer mazauna kasashen waje za su kada kuri’a a ranar 18 ga watan yunin 2023 kamar yadda aka tsara."
Saurari hirarsa da Souley Moumouni Barma: