Gwamnati Ta Shirya Tsaf Ta Fatattaki Batagari A Duk Inda Suke A Najeriya - Ministan Tsaro
Karamin ministan tsaron Najeriya kuma tsohon gwamnan Jihar Zamfara, Bello Matawalle ya bayyana hakan ne a wata hira da muryar Amurka a Abuja. Bello Matawalle dai ya jadada cewa, an dauki kwararan matakan kiyaye sake afkuwar irin iftila'in da ya faru a kauyen Tudun Biri dake Jihar Kaduna a Najeriya.
Zangon shirye-shirye
-
Oktoba 01, 2024
Iran Ta Harba Makami Mai Kinzami Kan Isra'ila
-
Satumba 25, 2024
An Haife Ni Da Baiwar Zane-Zane Da Kayan Marmari - Zainab Zakari
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo