Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

GRACE ALHERI ABDU: Domin Iyali, Janairu 25, 2018, Cin Zarafin Yara A Gida: Kashi Na Biyu


Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu

Idan kuna biye damu makon da ya gabata muka fara kawo maku rahoto kan satar wani karamin yaro na Alh Ahmed Aliyu Umar a birnin Kano, da ake zargi surukinsa ya yi da nufin neman kudin fansa naira miliyan biyu da ya yi sanadin mutuwar yaron, yayinda a bayanin surukin ya zargi uwar yaron da kulla makarkashiyar sace 'yar abokiyar zamanta da ta rasu, sai dai aka kuskure, kaikai ya koma kan mashekiya, zarginda matar ta musanta. A wannan shirin Alhaji Ahmed Aliyu Umar ya yiwa Wakilinmu Mahmud Ibrahim Kwari bayani kan lamarin.

Cin Zarafin Kananan yara Pt2:10:19"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:19 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG