Washington, DC —
Shiri na musamman da ya ba ‘yan Afrika mazauna Amurka da wadansu kasashen duniya maza da mata damar sada zumunci yayinda ake bukuwan kirsimeti a fadin duniya.
Saurari kashin farko na shirin:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.
Dandalin Mu Tattauna