Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Fiye da Daliban Makaranta 300 a Najeriya Sun Sadu da Iyayensu


Fiye da Daliban Makaranta 300 a Najeriya Sun Sadu da Iyayensu
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:40 0:00

Damuwa, ba takalma, ga kuma alamar firgita bayan tsawon mako guda a tsare, 'yan mazan makarantar sama da 300, da aka sako bayan sace su a wani hari a makarantarsu, sun hadu da danginsu da Yammacin ranar Juma'a.

XS
SM
MD
LG