Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Yadda Matan Najeriya Zasu Tinkari Zaben 2023-Kashi Na Biyar, Satumba, 08, 2022


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Kafin mu yi sallama da bakin namu da ke nazarin yadda mata a Najeriya za su iya hada kai su marawa matan da su ka lashe zabukan fidda gwani domin shiga babban zaben da za a gudanar a kasar a shekara ta 2023, sun bayyana matsayarsu kan yadda su ke gani 'yan takarar za su iya lashe zabe.

Yau ma muna tare da, Hajiya Khadija Abdullahi Iya ‘yan takarar gwamnan jihar Naija ta jam’iyar AFGA, da Mrs Dorathy Nuhu Aken ‘Ova wadda ta nemi a tsaida ita takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyar SDP, da Hajiya Mariya Ibrahim Baba ‘yar siyasa kuma ‘yar gwaggwarmaya, da kuma dan siyasa Sa’idu Gombe,

Saurarin karashen tattaunawar da Shamsiya Hamza Ibrahim ta jagoranta:

DOMIN IYALI: Yadda Matan Najeriya Zasu Tinkari Zaben 2023-Kashi Na Biyar,
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:40 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG