washington dc — 
Shirin Domin Iyali na wannan makon ya tattauna da wasu mata a kasar Kamaru akan yadda aka yi rayuwa a shekarar da ta gabata, da kuma matakan da gwamnati za ta iya dauka na kawo canji.
Saurari cikakken shirin:
 
Shirin Domin Iyali na wannan makon ya tattauna da wasu mata a kasar Kamaru akan yadda aka yi rayuwa a shekarar da ta gabata, da kuma matakan da gwamnati za ta iya dauka na kawo canji.
Saurari cikakken shirin:
Dandalin Mu Tattauna