Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Tattaunawa Kan Fatali Da Kudurorin Ba Mata Guraban Mulkin Najeriya-Kashi Na Biyar-Mayu 12, 2022


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Kafin mu yi sallama da bakin da mu ka gayyata da suka hada da , tsohuwar Ministar mata Aisha Isma’il, da Barrista Hassana Ayuba Mairiga, da kuma ‘yar gwaggwarmaya Balaraba Abdullahi, domin nazarin, batun dokar da mata a Najeriya ke nema da za ta basu damar rike kashi talatin da biyar cikin dari na mukaman siyasa, a yau, bakin sun bayyana amfanin yadda su ke ganin za a iya samun masalaha.

Saurari tattaunawar da wakiliyar Sashen Hausa Medina Dauda ta jagoranta:

DOMIN IYALI: Tattaunawa Kan Fatali Da Kudurorin Ba Mata Guraban Mulkin Najeriya-Kashi Na Biyar-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:37 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG