Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI:Bibiya Kan Kafa Dokar Dandaka a Jihar Kaduna-Kashi Na Uku, Oktoba, 15, 2020


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Yayinda ake kara kira ga hukumomi su dauki tsauraran matakan shawo kan matsalar fyade a Najeriya, 'yan fafatuka da masu kula da lamura na ci gaba da tsokaci kan shawarar da gwamnatin jihar Kaduna ta yanke na dandake wadanda aka samu da wannan laifin.

A cikin hirarta da Shirin Domin Iyali, 'yar gwaggwarmaya Hajiya Rabi Salisu Ibrahim wadda take fafatuka wajen ganin bayan wannan lamarin ta ce aiwatar da wannan dokar na iya gamuwa da cikas.

Saurari cikakken shirin

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG