DARDUMAR VOA: Wata Kungiya A Burkina Faso Ta Fito Da Tsarin Zaman Lafiya Tsakanin Musulmai Da Kirista
- Murtala Sanyinna
- Hadiza Kyari
Wata kungiyar matasa ta shirya wani taro na shan ruwa domin hada kai da musulmi a cikin watan Ramadan, inda musulmi suke azumin kowace rana tun daga fitowar alfijir zuwa faduwar rana, sai kuma azumin kwanaki 40 da Kiristoci ke yi don tunawa da abubuwan da suka faru har ta kai rasuwar Annabi Isa.
Zangon shirye-shirye
- 
![Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan]() Fabrairu 28, 2025 Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
- 
![Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara]() Fabrairu 05, 2025 Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
- 
![Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024]() Disamba 31, 2024 Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
- 
![Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya]() Disamba 20, 2024 Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
- 
![Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya]() Disamba 20, 2024 Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya
 
 
 
 
 
 
 
 
 
