DARDUMAR VOA: Wata Kungiya A Burkina Faso Ta Fito Da Tsarin Zaman Lafiya Tsakanin Musulmai Da Kirista
- Murtala Sanyinna
- Hadiza Kyari
Wata kungiyar matasa ta shirya wani taro na shan ruwa domin hada kai da musulmi a cikin watan Ramadan, inda musulmi suke azumin kowace rana tun daga fitowar alfijir zuwa faduwar rana, sai kuma azumin kwanaki 40 da Kiristoci ke yi don tunawa da abubuwan da suka faru har ta kai rasuwar Annabi Isa.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya