Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DANDALIN ‘YAN JARIDA: Tattaunawa Kan Iftila’in Ambaliyar Ruwa Da Tashin Farashin Man Fetur, Satumba 15, 2024


Nasiru Adamu El Hikaya
Nasiru Adamu El Hikaya

Shirin DandaliN ‘Yan Jarida na wannan makon ya tattauna kan batun mummunar ambaliyar ruwa da ta shafi Maiduguri babban birnin jihar Borno, da tashin farashin man fetur a Najeriya da ya janyo hauhawar farashin kayayyakin masarufi, da kuma takaddamar da ke faruwa tsakanin shugaban kungiyar kwadago Joe Ajaero da Gwamnatin Najeriya.

Saurari shirin cikin sauti:

DANDALIN ‘YAN JARIDA: Tattaunawa Kan Iftila’in Ambaliyar Ruwa Da Tashin Farashin Man Fetur, Satumba 15, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:00 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG