Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

CIWON 'YA MACE: Matsalar Cin Zarafin Mata Da Tanadin Da Doka Tayi Don Neman Kariya A Najeriya


Aisha Mu'azu
Aisha Mu'azu

Hira da barrista Amina Umar Hussein, Sakatariyar Kungiyar lauyoyi mata ta duniya FIDA da hajiya Halima Baba Ahmad, shugabar kungiya mai zaman kanta mai fafutukar wayar da kan matasa da mata a kan irin tanadin da doka tayi domin kare al'ummar Najeriya daga cin zarafi.

A saurari cikaken shirin Ciwon 'Ya Mace na Aisha Mu'azu:

CYM EP 167 VIOLENCE AGAINST WOMEN.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:09 0:00
XS
SM
MD
LG