Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ciki Da Gaskiya: Gidan Radiyo Ya Kori Dan Jarida Don Farantawa Gwamnan Jihar Borno, Juli 24, 2023


Sarfilu Hashim Gumel
Sarfilu Hashim Gumel

A yau ma shirin yana kan batun korar dan jaridar gidan rediyon AL-ANSAR ne da ke Maiduduri jihar Borno daga bakin aiki, bayan da gwamnan jihar ya yi kokari fi kan gidan radiyon.

Ayi sauraro lafiya:

Ciki Da Gaskiya: Gidan Radiyo Ya Kori Dan Jarida Don Farantawa Gwamnan Jihar Borno Kashi Na Biyu- 10'11"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:11 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG