Shugaban Makarantar Noble Kids dake unguwar yan Kaba kwanar Dakata, a birnin Kano, Abdulmalik Mohammed Tanko, wanda ake zargi da laifin yin garkuwa da kuma kashe Hanifa Abdullahi, ya shaidawa Muryar Amurka cewa, ba gaskiya ba ne rahotannin da ake yayatawa cewa, an yi gunduwa-gunduwa da jikinta bayan ta mutu kafin aka binne ta.
Babu Wanda Ya Illata Jikin Hanifa-Abdulmalik
Shugaban Makarantar Noble Kids dake unguwar yan Kaba kwanar Dakata a birnin Kano Tanko wanda ake zargi da laifin yin garkuwa da kuma kashe Hanifa ya shaidawa Muryar Amurka cewa ba gaskiya ba ne rahotannin da ake yayatawa cewa an yi gunduwa-gunduwa da jikinta bayan ta mutu kafin aka binne ta.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Oktoba 01, 2024
Iran Ta Harba Makami Mai Kinzami Kan Isra'ila
-
Satumba 25, 2024
An Haife Ni Da Baiwar Zane-Zane Da Kayan Marmari - Zainab Zakari
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo