Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

AREWA A YAU: Shawarwari Kan Sassauta Kuncin Tattalin Arziki A Arewacin Najeriya, Agusta 30, 2023


Nasiru Adamu El-Hiyaka Lokacin Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja
Nasiru Adamu El-Hiyaka Lokacin Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

ABUJA, NIGERIA - A shirin Arewa A Yau na wannan makon mun duba shawarar dattawa kan yadda za a sassauta kuncin tattalin arziki a yankin Arewa da kuma yadda aka buda burtali a tsakiyar Arewa maso Gabas don bai wa makiyaya da manoma hakkin su.

Hakika duk wanda ya yi yawo a yankin Arewa a ‘yan kwanakin nan zai ga yadda akasarin talakawa su ke gwagwarmayar neman abinci sau uku a wuni inda wasu kan koka cewa a kan samu kwanaki ba a dora tukunya ba.

Saurari shirin da Nasiru Adamu El-Hikaya ya gabatar:

AREWA A YAU: Shawarwari Kan Sassauta Kuncin Tattalin Arziki A Arewacin Najeriya, Agusta 30, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:36 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG