Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ana Cigaba Da Tattauna Nukiliyar Iran


[FILE]
[FILE]

Iran da sauran manyan kasashen duniya na ci gaba da tattaunawa a birnin Vienna a yau Laraba, duk da cewa wa’adin da suka shata na gashin-kansu a karo na biyu ya cika.

Yanzu haka wakilan bangarorin biyu sun tsaida ranar Juma’a mai zuwa a matsayin ranar da za a cimma matsaya ta hakika.

A jiya Talata, wani jami’in diplomasiyyar kasar Australia, ya ce tattaunawar da ake da Iran ba ta samar da nasara a kokarin da ake na cimma matsaya ba.

Wani jakadan da ba a bayyana sunan kasarsa ba, ya ce, akwai matukar wahala a gane menene ya sa, ko kuma yadda za a ci gaba da tafiya a haka.

Sai dai wani babban wakilin kasar Iran a wannan tattaunawa, Abbas Araqchi ya ce, babu wani wa’adi da bai sauyuwa, yana mai jaddada cewa, Iran a shirye take ta ci gaba da tattaunawa har illa masha’a, idan har hakan ya zama dole.

Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 3:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Shehu Kanam mai sharhi kan al’amura ya mana karin bayanin matsayin dalilan yawaitar fashewar tankokin man fetur a Najeriya
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:23 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Karin haske akan dalilan dake kawo aukuwar haduran tankar mai a Najeriya da musabbabin karuwar wannan lamari a baya-bayan nan
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 4:37 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG