Gasar Cin Kofin Afirka ta 2017 da za a yi a kasar Gabon, ita ce ta 31 tun da aka fara wannan gasa tsakanin kasashen Afirka. Gasar, wadda ake kira AFCON a takaice, Hukumar Kwallon kafa ta Afirka ce ke shiryawa don kungiyoyin kwallon kafa na maza na Afirka.
AFCON 2017 da Port-Gentil a Gabon

1
AFCON 2017 da Port-Gentil a Gabon. (VOA/ Timothée Donangmaye)

2
AFCON 2017 da Port-Gentil a Gabon. (VOA/ Timothée Donangmaye)

3
AFCON 2017 da Port-Gentil a Gabon. (VOA/ Timothée Donangmaye)

4
AFCON 2017 da Port-Gentil a Gabon. (VOA/ Timothée Donangmaye)