Gasar Cin Kofin Afirka ta 2017 da za a yi a kasar Gabon, ita ce ta 31 tun da aka fara wannan gasa tsakanin kasashen Afirka. Gasar, wadda ake kira AFCON a takaice, Hukumar Kwallon kafa ta Afirka ce ke shiryawa don kungiyoyin kwallon kafa na maza na Afirka.
AFCON 2017 da Port-Gentil a Gabon

5
AFCON 2017 da Port-Gentil a Gabon. (VOA/ Timothée Donangmaye)

6
AFCON 2017 da Port-Gentil a Gabon. (VOA/ Timothée Donangmaye)

7
AFCON 2017 da Port-Gentil a Gabon. (VOA/ Timothee Donangmaye)

8
AFCON 2017 da Port-Gentil a Gabon. (VOA/ Timothée Donangmaye)