Gasar Cin Kofin Afirka ta 2017 da za a yi a kasar Gabon, ita ce ta 31 tun da aka fara wannan gasa tsakanin kasashen Afirka. Gasar, wadda ake kira AFCON a takaice, Hukumar Kwallon kafa ta Afirka ce ke shiryawa don kungiyoyin kwallon kafa na maza na Afirka.
AFCON 2017 da Libreville a Gabon

1
Cheikhou Kouyate na Senegal. (VOA/Amedine Sy)

2
Affiche Booba

3
Aliou Cissé na Gabon. (VOA/Amedine Sy)

4
Khalidou Coulibaly na Senegal. (VOA/Amedine Sy)