Gasar Cin Kofin Afirka ta 2017 da za a yi a kasar Gabon, ita ce ta 31 tun da aka fara wannan gasa tsakanin kasashen Afirka. Gasar, wadda ake kira AFCON a takaice, Hukumar Kwallon kafa ta Afirka ce ke shiryawa don kungiyoyin kwallon kafa na maza na Afirka.
AFCON 2017 da Libreville a Gabon
5
AFCON 2017 a Franceville a Gabon. (VOA/Timothee Donangmaye)
6
AFCON 2017 a Libreville a Gabon. (VOA/Timothee Donangmaye)
7
AFCON 2017 a Libreville a Gabon. (VOA/Timothee Donangmaye)
8
AFCON 2017 a Libreville a Gabon. (VOA/Timothee Donangmaye)