WASHINGTON, DC. — 
Ana zargin shugabannin kwamitoci a majalisar dokokin Najeriya da neman toshiyar baki daga shugabannin hukumomin gwamnati don amincewa da kason da aka bai wa hukumomin gwamnati a kasafin kudin bana.
A saurari shirin tare da Murtala Farouq Sanyinna:
 
 
 
 
 
 
Dandalin Mu Tattauna