Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Illolin Rike Abubuwa Masu Hadari Da Matasa Keyi A Yankin Sahel


‘YAN KASA DA HUKUMA: Illolin Rike Abubuwa Masu Hadari Da Matasa Keyi A Yankin Sahel
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:08 0:00

Shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon zai haska fitila ne a kan akidar wasu matasa a wasu sassa na yankin sahel, musamman a Najeriya da Nijar wadanda ke rike abubuwa masu hadari dake rikidewa su zama makaman cutar da al'uma.

XS
SM
MD
LG