Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyoyin Ta'addanci Da Ke Da Alaka Da Al-Qaeda Sun Tsallaka Zuwa Arewacin Najeriya


Kungiyoyin Ta'addanci Da Ke Da Alaka Da Al-Qaeda Sun Tsallaka Zuwa Arewacin Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:52 0:00

A cewar rahoton masana a cibiyar Clingendael, kungiyoyin masu tsattsauran ra’ayin da aka yi ittifakin suna da alaka da al-qaeda suka rika tsallakowa daga yankin arewacin jamhuriyar Benin sun samu mafaka a gandun dajin gwamnati dake Kainji, daya daga cikin mafiya girma a Najeriya.

XS
SM
MD
LG