Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Samu Kwace Makamai Masu Yawa Daga Wajen ‘Yan Bindiga - Ministan Tsaro


An Samu Kwace Makamai Masu Yawa Daga Wajen ‘Yan Bindiga - Ministan Tsaro
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:13 0:00

To a cikin shekara guda, gwamnatin ta shugaba Tinubu a Najeriya ta ce ta samu nasarar kashe ‘yan fashin daji da sauran ‘yan ta’adda kimanin 9500, sannan ta kama wasu kimanin dubu bakwai a yakin da take yi da matsalar tsaro.

XS
SM
MD
LG